IQNA - Ismail Haniyya shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas da Ziad al-Nakhleh babban sakatare na kungiyar Jihadul Islami sun jaddada cewa duk wata tattaunawa ta kai ga kawo karshen hare-haren wuce gona da iri kan Gaza.
Lambar Labari: 3490583 Ranar Watsawa : 2024/02/03
Tehran (IQNA) Shugaban kungiyar Hamas ya ce suna da kyakkyawar alaka da kasar Iran da kuma kungiyar Hizbullah
Lambar Labari: 3486046 Ranar Watsawa : 2021/06/24
Tehran (IQNA) jagoran Hamas ya bayyana ci gaba da tattaunawa tsakanin bangarorin Falastinawa a matsayin gishikin nasara.
Lambar Labari: 3485293 Ranar Watsawa : 2020/10/20
Tehran (IQNA) shugaban kungiyar Hamas Isma’il haniyya ya bayyana cewa kafa gwamnatin hadin kan kasa shi ne babban abin da zai rarrabuwa tsakanin Falastinawa.
Lambar Labari: 3485158 Ranar Watsawa : 2020/09/07
Bangaren kasa da kasa, shugaban kungiyar Hamas Isma’il Haniyya ya gargadi Amurka dangane da matsayar da ta dauka kan batun kudus da kuma hakkin komawar Palastinawa kasarsu.
Lambar Labari: 3482229 Ranar Watsawa : 2017/12/23